Rashin isasshen takin zamani na yiwa manoma cikas a Najeriya, musamman ma a yankin arewacin kasar
Sojoji sun kafa dokar hana fita ta sa’o’i 24 a sassan birnin Maiduguri na arewa maso gabashin Nijeriya
Wasu mutane a Yola, hedikwatar jihar Adamawa, sun bayyana ra'ayoyinsu game da yadda dokar ta baci ke gudana a jihar da kuma yadda ta shafe su
An rufe kan iyakokin Najeriya da kamaru bisa yarjejeniya tsakanin kasashen da nufi kakkabe mayaka masu kaifin kishin Islama
Matan Gwamnonin Arewacin Najeriya sun yi kira ga jami'an tsaro a jihohin da aka kafa dokar-ta-baci su kare hakkin al'umma